Wasanni - Hasashen masana kan kasashen da zasu samu gurbi a gasar Qatar 2022

Share:

Listens: 0

Wasanni

Miscellaneous


Shirin 'Duniyar Wasanni' na wannan lokaci tare Abdurrahman Gambo Ahmad ya yi nazari dangane da yadda tawaggogin kwallon kafar kasashe ke fafata wasan neman gurbi a gasar neman cin kofin duniya ciki harda Afirka da kasar Qatar za ta karbi bakwanci a shekarar 2022.