Shirin 'Duniyar Wasanni' tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya yi nazari ne a kan tawagogin kwallon kafar kasashen nahiyar Afirka da ke gwagwarmayar neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya ta 2022.
Wasanni
Miscellaneous
Shirin 'Duniyar Wasanni' tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya yi nazari ne a kan tawagogin kwallon kafar kasashen nahiyar Afirka da ke gwagwarmayar neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya ta 2022.