Wasanni - Gwagwarmayar neman tikitin kofin duniya tsakanin kasashen Afirka

Share:

Listens: 0

Wasanni

Miscellaneous


Shirin 'Duniyar Wasanni' tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya yi  nazari ne a kan tawagogin kwallon kafar  kasashen nahiyar Afirka da ke gwagwarmayar neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya ta 2022.