Wasanni - An fara bunkasa wasanni a Katsina don jan hankalin matasa saboda tsaro

Share:

Listens: 0

Wasanni

Miscellaneous


Shirin 'Duniyar Wasanni' tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya yi  leka jihar Katsina a Tarayyar Najeriya, inda mahukuntan jihar suka maida hankali don bunkasa harkokin wasannin kwallon kafa domin jan hankalin matasa da zummar  kawar da hankalinsu daga fadawa miyagun laifuka da yanzu haka ke addabar jihar da wasu sassan Najeriya.