News
Shirin Mu Zagaya Duniya na wannan rana tare da Garba Aliyu Zaria ya yi waiwaye kan wasu daga cikin muhimman bautuwan da suka auku a makon da ya kare, ciki har da halin da ake ciki a Afghanistan bayan fara janyewar dakarun kasashen waje, abinda ya baiwa mayakan Taliban kaddamar da gagarumin farmaki kan dakarun kasar.