Mu Zagaya Duniya - Bitar mahimman labaran mako: Halin da ake ciki a Guinea bayan juyin mulki

Share:

Listens: 0

Mu Zagaya Duniya

News


A cikin shirin 'Mu Zagaya Duniya' na wannan makon, Garba Aliyu Zaria ya duba abubuwan da suka faru a sassan duniya a  makon da ya gabata, musamman ma halin da ake ciki a Guinea bayan da ECOWAS ta gana da shugabannin sojin da suka gudanar da juyin mulki.