Mu Zagaya Duniya - Bitar labarun mako: Harin masallacin shi'a a Afganistan ya kashe mutane da dama
Share:
About
Shirin 'Mu Zagaya Duniya' tare da Garba Aliyu Zaria da ke bitar muhimman labarai, ko lamurran da suka wakana a makon da ya kare, ya maida hankali kan harin baya-bayan nan a Afhanistan kan masallacin 'yan shi'a da ya kashe mutane da dama.
Mu Zagaya Duniya
News
Shirin 'Mu Zagaya Duniya' tare da Garba Aliyu Zaria da ke bitar muhimman labarai, ko lamurran da suka wakana a makon da ya kare, ya maida hankali kan harin baya-bayan nan a Afhanistan kan masallacin 'yan shi'a da ya kashe mutane da dama.