Kasuwanci - 'Yan kasashen Afirka na tururuwa zuwa yankin da aka gano zinare a Nijar

Share:

Listens: 0

Kasuwanci

News


Yau Shirin 'Kasuwa A Kai Miki Dole' zai ya yada zango ne jamhuriyar Nijar, inda leka wani yanki da aka fara hako zinare, wato kauyen Kwandago dake cikin gundumar Madarounfa da ke jihar Maradi. wanda yanzu haka ‘yan kasashen Afirka ke tururuwar domin gudanar da wannan sabga ta arziki.