Kasuwanci - Tallafin karshe don rage radadin Korona a Najeriya
Share:
Listens: 0
About
Shirin na wannan makon ya maida hankali ne kan tallafin zangon karshe na gwamnatin Najeriya na rage radadin annobar korona, sannan kuma ya yi dubi kan wani shirin tallafa wa mata da hukumar SMEDAN ta yi a birnin Legas cibiyar kasuwancin kasar.
Kasuwanci
News
Shirin na wannan makon ya maida hankali ne kan tallafin zangon karshe na gwamnatin Najeriya na rage radadin annobar korona, sannan kuma ya yi dubi kan wani shirin tallafa wa mata da hukumar SMEDAN ta yi a birnin Legas cibiyar kasuwancin kasar.