Dandalin Siyasa - 'Yan siyasa na sauya sheka a Najeriya

Share:

Listens: 0

Dandalin Siyasa

News


Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan yadda 'yan siyasa ke ci gaba da sauya sheka a Najeriya a daidai lokacin da ake shirin gudanar da zaben gama-gari a cikin watan gobe.