Dandalin Siyasa - Dambarwar Jam'iyyar APC kan shugabancin Majalisun Najeriya

Share:

Listens: 0

Dandalin Siyasa

News


Har yanzu Jam'iyyar APC ta gaza shawo kan matsalolinta da suka shafi 'yan majalisun da za su jagoranci majalisar Dattijai da ta wakilai, dai dai lokacin da ake ci gaba da fuskantar rarrabuwar kai.