Al'adun Gargajiya - Taron karrama marubuci dan Najeriya a ofishin jakadancin Faransa

Share:

Al'adun Gargajiya

News


Shirin 'A'adunmu Na Gado' a wannan makon ya kawo liyafar karrama wani dan Najeriya, marubuci, Abubakar Adam Ibrahim da ofishin jakadancin Faransa ya yi a birnin Abuja na Najeriya.